Комментарии:
Allah bazai bari mu tozarta ba
ОтветитьAllah Yakwashewa dik wanda ya kwashemana
ОтветитьAllah yayima albarka dan uwa
ОтветитьYa kamata wannan muhimmin sako naka a samu na harshen turanci, domin mutanan kudancin Nigeria suma kansu ya waye.
ОтветитьYa Allah SWT muna rokonka ka gaggauta amshe mulki daga Tinibu da mukarrabanshi Kasashi hannun wanda zai yimuna adalci amin.
ОтветитьYa Allah kakifar da kwamnatin tunubu da makarabansa dan darajar Annabi muhammad sallallahu alaihi wa sallam
ОтветитьAllah ya isan mu
ОтветитьAllah ya kyauta
ОтветитьThe game plan is crystal clear to anyone who's not biased. Dangote refinery should be a blessing but this govt is trying hard to make it impossible
ОтветитьDan bello Allah ya baka kariya❤
ОтветитьInnaalillahi wa'innaa ilaihi raji'uun.
Innaalillahi wa'innaa ilaihi raji'uun.
Ya Allah ka kawomana mafita, alfarmar annabi muhammadu s.a.w da alqur'ani, amin summa amin.
Allah yabarmuna Kai Dan bello
ОтветитьDangote da NNPCL su zama kamar Tom and Jerry 😢
ОтветитьGaskiyane Danbello nayadda da bayanika
ОтветитьGaskiyane Dan Bello❤ shiye shiye
Ответитьallah yakawomana karshen zalincin manyan da ke kasarnan
ОтветитьGaskiya ne allah ya taimakika dan bello
ОтветитьAllah ya kawo mana sauki
ОтветитьAlla yakawo mana dauki
ОтветитьAllah yatsenema tinubu yazalunchimu mu yn nageriya 😂😂😂😂😂😂😂😂😂
ОтветитьMutum yasani duk abun da ya zargi wani dashi to zai iya zamammasa matsala a gobe kiyama face ba tabatacciyar hujja ko yin hakan don saboda tonon asiri kawai wato gheeba. Allah ya tsaremu daga hakan.
ОтветитьMutum yasani duk abun da ya zargi wani dashi to zai iya zamammasa matsala a gobe kiyama face ba tabatacciyar hujja ko yin hakan don saboda tonon asiri kawai wato gheeba. Allah ya tsaremu daga hakan.
ОтветитьMutum yasani duk abun da ya zargi wani dashi to zai iya zamammasa matsala a gobe kiyama face ba tabatacciyar hujja ko yin hakan don saboda tonon asiri kawai wato gheeba. Allah ya tsaremu daga hakan.
ОтветитьMutum yasani duk abun da ya zargi wani dashi to zai iya zamammasa matsala a gobe kiyama face ba tabatacciyar hujja ko yin hakan don saboda tonon asiri kawai wato gheeba. Allah ya tsaremu daga hakan.
Ответить😢😢😢 Allah ya ISA bamuyafeba 🙄
ОтветитьDan yaushe ne Zaka yimin video
ОтветитьDan Bello a duba Mana lamarin temakon da ake bayarwa a maiduguri Ina yake zirarewa ne saboda ba a amfana dashi
ОтветитьAmeen
ОтветитьMUNGODE sosai ALLAH yatsare manakai yatemakeka
ОтветитьGobnatin Nigeria tsinannun gobnatocine
ОтветитьAllah Ya yi mana maganinsu
ОтветитьMasha Allah
Allah ya saka maka da mafificin alkhairi ameeeen thumma ameeeen
😢😢😢😢😢😢
Ответить😢😢😢Kai Jama'a🫢🫢🫢!!!
Ubangiji Ya Hayyu Ya Ƙayyumu ka kawo mana ɗauki a wannan ƙasa ta mu Najeriya. 🤲🤲🤲
Zamu hadu dashi a zabe na gava
ОтветитьHello
ОтветитьYayi kyai Dan bello
ОтветитьUntouchable Dan Bello Allah na tare dakai a cigaba da futo da gaskiya nawan
ОтветитьKai jamaa Allah ya karya mana Azalumai
ОтветитьGood 👍👍👍🎉
ОтветитьAllah ya Kara tona masu asiri
ОтветитьAllah ya tsare mana dan Bello
ОтветитьSo sad 😢 daman turawan nan hadda sune babban matsaln mu wlh, muna godiya Yayan mu Dan bello
ОтветитьYa Allah ka kawo mana sauki
Ответить❤❤❤❤❤❤❤❤
ОтветитьCheating does not pay.
ОтветитьTo Allah ya stinewa tulumbun Allah ya kawo ajalin muguwar shi takowacce hanya
ОтветитьAllah y yi mana maganinn su
ОтветитьAmma dan bello yakamata ace kana karfafa wa matasan nigeria su tashi su nema ilimi saboda da ilimi ne zakayi fada ka tsaya da kafanka kuma da nemo gaskiya kaga kaman yadda kayi ilimi kake gano mana gaskiya suma inkana karfafa ma matasa gwiwa da kuma taimakon su zasuyi ilimi suma suna nemo gaskiya da ilimin su kaman yadda kakeyi
Ответить